Ana zargin Ma’aikatan KGIRS sun karkatar da kudaden masu biyan haraji zuwa wani asusu na sirri a Kogi

Daga Wakilinmu Ana zargin wani ma’aikacin hukumar tara haraji ta jihar Kogi (KGIRS) mai suna Mohammed Dahiru da karkatar da kudaden shiga da ake bukata na gwamnatin jihar zuwa asusun sa na sirri. An bayyana wannan almundahanar ne a cikin wani shiri na gidan rediyo da Wadata Media and Advocacy Center, (WAMAC) ta dauki nauyi…

Read More