Hako ma’adanai ba bisa ka’ida ba: Shugaban kwamitin riko na Lakwaja ya gana da masu ruwa da tsaki

Daga Musa Tanimu Nasidi Shugaban kwamitin rikon kwarya na karamar hukumar Lakwja Kwamared Abdullahi Adamu a ranar Talata, 19 ga watan Maris, 2024 ya kira taro a ofishinsa domin magance ayyukan masu hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a wasu al’ummomi a karamar hukumar Lakwaja. A wata sanarwa dauke da sa hannun mai ba shugaban…

Read More

Shugaban Riko Karamar Hukumar Lakwaja Ya Tabbatarwa Al’ummar Igbo Da Sauransu Kan Tsaro

Daga Musa Tanimu Nasidi Shugaban rikon kwarya na karamar hukumar Lakwaja, Kwamared Abdullahi Adamu, ya tabbatar wa al’ummar Ibo da suke gudanar da harkokin kasuwanci a fannin tsaron rayuka da dukiyoyin su. Adamu ya ce tuni Gwamna Ahmed Usman Ododo ya dauki matakan da suka dace don magance matsalar garkuwa da mutane kuma nan ba…

Read More

Proposed Line Up Activities for The Coronation Of Maigarin Lakwaja, Friday 26th January 2024.

By Publicity committee The event is scheduled to begin by 9am prompt: HRH the Maigari of Lokoja will depart the palace along with his entourage — palace guards, security operatives, esteemed dignitaries and well wishers. 10am prompt: presentation of staff of office to HRH the Maigari of Lokoja by his Excellency, the Governor of Kogi…

Read More

Jawabin Mai Martaba Maigari Lakwaja, Alhaji Ibrahim Gambo Kabir Maikarfi Na Hudu,Wanda Ya yiwa jama’a Bayan a Nada Shi,Ranar Laraba,17 Ga watsn janairu 2024

Daga Musa Tanimu Nasidi Awuzu billahi mina shaidani rajim bisminlah rahamani Raheem. Assalamu Alaikum jamma’ah AlhamdulillahAlhamdulillahAlhamdulillah Godiya ta tabbata ga Allah ubangijin talikai da ya bamu aron lokaci ya kuma tara mu a wanna wuri mai tarin albarka. Sallati da yabo kun fiyayyen halita Manzon Rahama Sayyadina Muhammadu SAW. Bayan hakaGodiya da jinjina ma mai…

Read More

Labaran Hotuna:

Wasu mambobin masarautar Lakwaja, sun dauki Hotunan kungiyar a karshen ganawarsu da kwamitin kula da harkokin masarautu (zabe sabon Sarkin Lakwaja ) da gwamnatin jihar Kogi ta kafa, wanda aka gudanar a yau Talata, 28 ga watan Nuwamba, 2023. Taron wanda ya dauki tsawon awanni ana gudanar da shi a ma’aikatar kananan hukumomi da masarautu…

Read More