Kungiyar Yan Jaridu ta Kogi ta zabi Zakari Abubakar-Ola a matsayin lambar yabo ta Mai Tallafawa Al’uma

Daga Wakilin mu Dukkan ‘yan jaridu da ke aiki a jihar Kogi, ta hannun kungiyar ‘yan jaridu ta Najeriya, NUJ, majalisar dokokin jihar Kogi, sun zabi Alhaji Zakari Abubakar-Ola, a matsayin lambar yabo ta kungiyar ta Mai Tallafawa Al’uma NUJ (Philanthropy) Award, saboda nuna rashin son kai da taimakon jama’a. A wata wasikar mika sunayen…

Read More