Ta’addanci: Harin Jiragen Sama Ya Tilasata ‘Yan Ta’adda Neman Tattaunawa Da Gwamnatin Najeriya

•••Shugabannin ‘yan tawaye Daga Wakilin mu Alamu masu karfi da ke nuna cewa karin hare-haren da rundunar sojin sama ta Operation Hadarin Daji a yankin Arewa maso yammacin Najeriya ke yi a ‘yan kwanakin nan na iya tilastawa sarakunan ‘yan ta’adda a jihohin Katsina da Zamfara yin tunanin barin makamansu domin share fagen tattaunawa da…

Read More

Kungiyar Yan Jaridu ta Kogi ta zabi Zakari Abubakar-Ola a matsayin lambar yabo ta Mai Tallafawa Al’uma

Daga Wakilin mu Dukkan ‘yan jaridu da ke aiki a jihar Kogi, ta hannun kungiyar ‘yan jaridu ta Najeriya, NUJ, majalisar dokokin jihar Kogi, sun zabi Alhaji Zakari Abubakar-Ola, a matsayin lambar yabo ta kungiyar ta Mai Tallafawa Al’uma NUJ (Philanthropy) Award, saboda nuna rashin son kai da taimakon jama’a. A wata wasikar mika sunayen…

Read More