
Gwauna Ododo ya nada Babadoko da sauran su a matsayin kwamishinonin hukumar kananan hukumomin jaha
Daga Musa Tanimu Nasidi Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya zabi tsohon dan majalisar dokokin jihar Kogi mai wakiltar mazabar Lakwaja I, Honarabul Suleiman Babadoko a matsayin kwamishina a hukumar kula da ayyukan kananan hukumomi ta jihar. Hakan na kunshe ne a cikin wata wasika da ya aikewa kakakin majalisar dokokin jihar Rt….