Aguye Ya Baiwa Mata, no Matasa 500 Talfin Kudi Don Kiwon Kifi, Kaji da Akuya

Daga Wakilinmu Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Loykwaoja/ Kogi, Hon. Danladi Sulaiman Aguye a ranar Litinin ya kaddamar da shirin karfafawa al’ummar mazabarsa alkawuran yakin neman zabe. Shirin a cewar dan majalisar, zai kasance a matakai shi ne tare da hadin gwiwar Kwalejin Horticulture ta Tarayya.Ma’aikatar noma da samar da abinci da albarkatun, U…

Read More

Gwauna Ododo ya nada Babadoko da sauran su a matsayin kwamishinonin hukumar kananan hukumomin jaha

Daga Musa Tanimu Nasidi Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya zabi tsohon dan majalisar dokokin jihar Kogi mai wakiltar mazabar Lakwaja I, Honarabul Suleiman Babadoko a matsayin kwamishina a hukumar kula da ayyukan kananan hukumomi ta jihar. Hakan na kunshe ne a cikin wata wasika da ya aikewa kakakin majalisar dokokin jihar Rt….

Read More

Gwamna Ododo ya amince, ya amince a gyara tsoffin ayyukan ruwan Lakwaja – Kwamishinan Albarkatun Ruwa na Kogi

Daga Wakilin Mu Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya amince da tallafin kudi na gyara tsoffin ayyukan ruwa na Lakwaja Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Kogi, Injiniya, Muhammad Danladi Yahaya Farouk, ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawa da manema labarai a yammacin ranar Litinin. Injiniya Faruk ya bayyana cewa Kamfanin na shirin…

Read More

Bidiyon Dala: Yusuf ya kalubalanci EFCC da ta fitar da rahoton binciken Ganduje

Daga Alfaki Muhammad Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kalubalanci Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) da ta gaggauta fitar da rahoton binciken faifan bidiyon da ake zargin faifan Dala da ya shafi jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Shugaban Kasa kuma tsohon Gwamnan Jihar Kano. Dr Umar Abdullahi Ganduje….

Read More