Kungiyar tuntuba ta dattawan Lakwaja (LECFOR) ta kai ziyarar ban girma ga shugaban jam’iyyar APC Baba Ali

Daga Wakilin mu Mambobin Kungiyar tuntuba ta dattawan LakwajaLECFOR) karkashin jagorancin shugabanta, Alhaji (Dr) Bala Salisu, katukan Lakwaja, a ranar Laraba sun kai ziyarar ban girma ga shugaban jam’iyyar APC, Matawallen Nupe, Gabi Sayadi na Lakwaja, Alhaji Sulaiman Baba a ofishinsa na Abuja. Katukan, wanda ya jagoranci mambobin ya sanar da shugaban jam’iyyar APC cewa,…

Read More

Kungiyar Arewa Unity Forum ta nada Katukan Lakwaja Salisu a matsayin mataimakin shugaban Arewa

Daga Musa Tanimu Nasidi Alhaji (Dr) Bala Salisu, katukan Lakwaja, an nada Shi mataimakin shugaban Arewa, ta Arewa Unity Forum. A wata sanarwa da Dandalin ya rabawa manema labarai mai sa hannun Saifullahi Hayatu,Sakataren gudanarwa Kungiyar Arewa Unity Forum ta ce bayan tsaikon da aka yi na cike wannan mukami biyo bayan kafa dandalin “Dr…

Read More

Zargin Biyan Albashin N10,00, KOTRAMA MD Ya Dakatar Da Jami’ai.

Daga Wakilin mu Sa’o’i kadan bayan da wani gidan talabijin na yanar gizo ya bayar da rahoton cewa an biya ma’aikatan hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kogi N10,000 albashin ma’aikata sama da 50 da ake zargin suna da laifi daga mukamin Manajan Daraktan, Hon.Abdulrazaq Aminu. Okakanda. Jami’ai 50 din dai su ne…

Read More

Kwamishinan Albarkatun Ruwa Injiniya Farouk Ya Gudanar Da Tattaunawa Akan Shirye-shiryen Gwamna Ododo Akan Samar Da Ruwan Sha

•••Ya Bukaci Jama’a Da Su Kula Da Masu Fasa Bututun Ruwa Daga Musa Tanimu Nasidi Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Kogi, Injiniya Muhammad Danladi Yahaya Farouk, a ranar Lahadin ya gudanar da taron tattaunawa da masu amfani da ruwa fanfo da masu ruwa da tsakidomin fahimtar kokarin gwamnatin jihar wajen magance matsalolin samar da ruwan…

Read More