
Dan Malikin Lakwaja Ya Taya Baba’ango murna A Matsayin Amirul Hajj.2025
Daga Musa Tanimu Malikin Lakwaja, Alhaji Danladi Abdulsalam ya taya Sakataren Majalisar Malamai na Jihar Kogi kuma tsohon Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kogi, Alhaji Baba’ango Idris murnar nadin da Gwamnan Jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya yi masa a matsayin Amirul Hajj.2025. Sakon na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai…