
Samar da Ruwan Sha; Shugaban Matasan PDP Zaki, Yayi Kira Ga Gwamnatin Jihar Kogi
Daga Wakilinmu Shugaban matasan jam’iyyar PDP na jihar Kogi, Honarabul Yunusa Halidu Zaki ya yi kira ga gwamnatin jihar a karkashin jagorancin gwamna Ahmed Usman Ododo da ta lalubo hanyar da za ta magance matsalar samar da ruwan sha a Lakwaja babban birnin jihar. An yi kiran ne ta wata sanarwa mai dauke da sa…