Cigarin Lakwaja,Sunusi Ya daukaka Zuwa “SARKIN SUDAN” Lakwaja

Daga Wakilin mu Maigarin Lakwaja kuma shugaban Sarakunan karamar hukumar Lakwaja, Alhaji Ibrahim Gambo Kabir Maikarfi 1V, ya daukaka mataimakin kwamishinan ‘yan sanda, Alhaji Ahmed Muhammad Sanusi daga CIGARIN LAKWAJA zuwa SARKIN SUDAN LAKWAJA. A wata sanarwa mai dauke da sa hannun sarkin ya ce majalisar masarautar Lakwaja ta daukaka DCP Sanusi sakamakon kyakykyawar dangantakarsa…

Read More

Sanarwa

Biyo bayan sanarwar da Mai Martaba Muhammad Sa’ad Abubakar III ya fitar a ranar Lahadi 30 ga Maris, 2025, daidai da ranar farko ga watan Shawwal 1446AH a matsayin ranar Idi-Ftr, Mai Martaba Maigari na Lokoja, Alhaji Ibrahim Gambo Kabir Maikarfi 1V, yana sanar da al’ummar Musulmi cewa za a gudanar da sallar Idi na…

Read More

Maigarin Lakwaja Ya Bawa Ali Abubakar Tanko Ali Sarautar Gargajiya na “SHAMAKIN LAKWAJA”

Daga Musa Tanimu Nasidi Maigarin Lakwaja kuma shugaban majalisar sarakunan karamar hukumar Lakwaja , Alhaji Ibrahim Gambo Kabir Maikarfi 1V, ya baiwa Alhaji Ali Abubakar Tanko Ali, a.k.a Babanbu sarautar SHAMAKIN LAKWAJA“ Sarkin ya bayyana haka ne a cikin wata wasika da kansa ya sanya wa hannu, kuma ya mika wa manema labarai a ranar…

Read More

Maigarin Lakwaja ya Kadamar Da raba kayan abinci da ya kai Naira miliyan 75 ga gidaje sama da 3,000 marasa galihu.

•••Ya yabawa Shugaban Isahgidauniyar Isah kutepa Daga Musa Tanimu Nasidi A wani gagarumin aikin jin kai na azumin watan Ramadan na bana, gidauniyar Isah kutepa karkashin jagorancin mai martaba Maigari na Lokoja, Alhaji Ibrahim Gambo Kabir Maikarfi 1V, wanda Maiyaki na Lokoja, Alhaji Ali Lawal ya wakilta a ranar Asabar din da ta gabata, ta…

Read More

Dan Darman Lakwaja Ahmed, ya taya Maigarin Lakwaja murnar cika shekara daya

Daga Musa Tanimu Nasidi Dan Darman Lakwaja, Barista Nasir Ahmed, ya taya Maigarin Lakwaja kuma shugaban majalisa Sarakunan karamar hukumar Lakwaja, maimaita Alhaji Ibrahim Gambo Kabir Maikarfi 1V, murnar cika shekaru 1 da hawansa karagar mulki. Barista Ahmed, a cikin wata sanarwa da ya fitar da kan sa ya bayyana cewa shi da iyalan marigayi…

Read More