
Maigarin Lakwaja Ya Jin Jinawa Gwauna Ododo, yayi kira ga goyan bayan Ala’umar jaha
Daga Musa Tanimu Nasidi. Mai martaba Maigari Lakwaja, Alhaji Ibrahim Gambo Kabir Maikarfi 1V, ya yi kira ga ‘yan jihar da su marawa gwaunatin mai girma, Gwauna Ahmed Usman Ododo baya, inda ya bukaci ‘yan kasar da su kara zage dantse Zaman lafiya da hadin kai da fatan alheri. A wata sanarwa da mai martaba…