Gayyata! Gayyata!! gayyata

Ana gayyatar al’ummar musulmi zuwa wajen taron yaye dalibai da haddar Alkur’ani mai girma (Wallimatul’Qur’an/ Saukan Kur’ani) na wadannan Dalibai: An shirya gudanar da bikin ne a harabar gidan marigayi Alhaji Inuwa Da’agana Wanda ke Unguwan Fawa, Lakwaja, jihar Kogi. Muna taya Hafiz Abdulrazak da Hafiz Yahaya (Walid) murnar haddar Al-Qur’ani mai girma. Haka nan…

Read More

Musulmin Igbo guda biyu daga cikin limamai biyar da NSCIA ta nada domin gudanar da masallacin kasa

Daga Wakilin jaridar manazarta Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta NSCIA ta nada sabbin limamai biyar a masallacin kasa da ke Abuja. A ranar Talata ne babban sakataren majalisar, Ishaq Oloyede, ya bayyana mutanen biyar da kuma limamai da suka ziyarci masallacin kasa. Sabbin limaman da aka nada sun hada da Ilyasu Usman (mai…

Read More