
Majalisar Malamai ta Jihar Kogi Ta Taya Al’ummar Musulmi zagayuwar Sabuwar Shekara 1447 A.H
Daga Musa Tanimu Nasidi Majalisar Malamai ta Jihar Kogi ta taya al’ummar Musulmi murnar shiga sabuwar shekara ta Musulunci ta 1447AH tare da addu’ar Allah ya sa a dace a cikinta. A wata sanarwa da sakataren majalisar ya sanyawa hannu ga manema labarai a lokoja a ranar Talata, majalisar ta godewa Allah bisa baiwar hadin…