Gayyatar Maulidin Shekara-shekara

Daga Musa Tanimu Nasidi Dalibai ( Murids )Marigayi Sheikh Tanko Na Sheikh Ibrahim Abdulsalam Na’jirgi (Rahimahullah), suna gayyatar al’ummar musulmi zuwa wajen Maulidin da suke yi na shekara shekara wanda aka tsara kamar haka; Rana: 13th ga Fabrairu, 2025. Wuri: Madabo Quater’s, Lokoja, Kogi state. Lokaci; 9 saqo. Allah cikin rahamarSa marar iyaka ya sanya…

Read More

Comrade Adamu Ya Bukaci Hadin Kai, Zaman Lafiya A Yayin Da Kungiyar Matan Lakwaja Ta Yi Maulidi

Daga Wakilinmu Yayin da kungiyar matan Lakwaja (Allah Naso) ke gudanar da Maulidi a duk shekara, Shugaban karamar hukumar Lakwaja, Kwamared Abdullahi Adamu ya bukaci musulmi da su yi koyi da Annabi Muhammadu tare da samar da zaman lafiya da hadin kai a tsakanin al’ummarsu da karma hukuma baki daya. Adamu, ya yi wannan kiran…

Read More