
Daga Musa Tanimu Nasidi
Rasuwar tsohon dan majalisa mai wakiltar mazabar Lakwaja 1, Hon. Abdulkarim Allah ya kyauta,ya rasu.
Abdulkarerm ya rasu ne a yau yana da shekaru 65 bayan ya yi fama da rashin lafiya. Za a sanar da shirye-shiryen jana’izar daga baya.
Allah ya gafarta masa dukkan kurakuran sa, ya ba shi janatul-firdaus.
Visited 15 times, 1 visit(s) today