Vandalization of Old Lokoja water Works: Farouk Vows To Bring Perpetrators To Justice

By Alfaki Muhammad Nasidi The Kogi State Commissioner for Water Resources, Engineer Yahaya Muhammed Danladi Farouk, has assured the people of the state that those behind the vandalization of the Old Lokoja Waterworks will not go unpunished. The Commissioner gave the assurances while briefing the press shortly after inspecting the vandalized Old Lokoja Water Works…

Read More

Ana zargin Ma’aikatan KGIRS sun karkatar da kudaden masu biyan haraji zuwa wani asusu na sirri a Kogi

Daga Wakilinmu Ana zargin wani ma’aikacin hukumar tara haraji ta jihar Kogi (KGIRS) mai suna Mohammed Dahiru da karkatar da kudaden shiga da ake bukata na gwamnatin jihar zuwa asusun sa na sirri. An bayyana wannan almundahanar ne a cikin wani shiri na gidan rediyo da Wadata Media and Advocacy Center, (WAMAC) ta dauki nauyi…

Read More

An gayyaci Gumi domin yi masa tambayoyi kan maganganun da ake yi kan ayyukan ‘yan fashi

•••Bai Fi Karfin Doka ba, Inji Ministan Yada Labarai Gwamnatin tarayya ta ce an gayyaci malamin addinin musuluncin nan na Kaduna, Ahmad Gumi domin amsa tambayoyi kan kalaman da ya yi kan ayyukan ‘yan bindiga a kasar nan. Mohammed Idris, ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, ya yi magana a ranar Litinin yayin…

Read More

Gumi has been invited for questioning over comments on bandits’ activities

•••He Is Not Above The Law, Says Information minister The federal government says Ahmad Gumi, the Kaduna-based Islamic cleric, has been invited for questioning over his comments on the activities of bandits in the country. Mohammed Idris, minister of information and orientation, spoke on Monday while addressing journalists at the State House, Abuja. In recent…

Read More