
‘Yan fashi: Musulmai sun biya kudin fansa, suna siyan babur ga ’yan fashi domin kubutar da mabiya addinin Kirista da aka sace a KadunaAliyu Musa
Masu bautar cocin su 16 da aka yi garkuwa da su a Jihar Kaduna, sun sako su ne a ranar Lahadin da ta gabata, bayan da al’ummar Musulmi suka biya kudi suka saya wa barayin babur. Idan za’a iya tunawa wasu ‘yan bindiga sun sace wasu masu ibada 40 a Cocin Bege Baptist dake Madala…