‘Yan fashi: Musulmai sun biya kudin fansa, suna siyan babur ga ’yan fashi domin kubutar da mabiya addinin Kirista da aka sace a KadunaAliyu Musa

Masu bautar cocin su 16 da aka yi garkuwa da su a Jihar Kaduna, sun sako su ne a ranar Lahadin da ta gabata, bayan da al’ummar Musulmi suka biya kudi suka saya wa barayin babur. Idan za’a iya tunawa wasu ‘yan bindiga sun sace wasu masu ibada 40 a Cocin Bege Baptist dake Madala…

Read More

Banditry: Muslims Pay Ransom, Buy Motorcycle for Bandits To free Abducted Christian Worshippers in Kaduna

By Aliyu Musa The 16 abducted church worshippers who remained in captivity in Kaduna State, were released by their abductors on Sunday, after a Muslim community paid money and bought a motorcycle for the bandits. It could be recalled that 40 worshippers were abducted by bandits at Bege Baptist Church, Madala near Buruku in Chikun…

Read More

2023: Dan takarar gwamna na SDP na Kogi Muritala ya tsallake rijiya da baya a yunkurin kashe Bello.

Daga Wakilinmu Dan takarar jam’iyyar Social Democratic Party (SDP), Alhaji Muritala Yakubu Ajaka a yammacin yau, ya yi sa’a ya tsallake rijiya da baya a lokacin da wasu ‘yan bindiga da kan sa gwamnan jihar Kogi Alhaji Yahaya Bello suka kai wa tawagarsa hari. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar manema labarai mai…

Read More